ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Zargi: Yadda Ministan Tsaro Matawalle Ke Hulɗa Da Mu’amala da Ƴan Bindiga Wajen Tilasta Jama’a Su Zaɓi APC — Rahoton Sahara Reporters

Malamar Aji by Malamar Aji
November 19, 2025
in Hausa News
0
Zargi: Yadda Ministan Tsaro Matawalle Ke Hulɗa Da Mu’amala da Ƴan Bindiga Wajen Tilasta Jama’a Su Zaɓi APC — Rahoton Sahara Reporters

Wani tsohon hadimi ga ministan tsaro na Najeriya, Bello Matawalle, ya fallasa muhimman bayanai na zargin ci gaba da mu’amala da manyan shugabannin ‘yan bindiga da kuma amfani da su wajen tilasta al’umma ta kuri’ar APC lokacin yana gwamna a Zamfara.

Wani rahoto na jaridar Sahara Reporters ya bayyana yadda tsohon gwamnan Zamfara kuma ministan tsaro na yanzu, Bello Matawalle, ke ci gaba da mu’amala kai tsaye da manyan shugabannin ‘yan bindiga a jihar. Wannan zargi ya fito daga wani tsohon mai ba shi shawara wanda aka boye sunansa saboda tsaro, inda ya bayyana cewa Matawalle ya rika ba ‘yan bindiga kuɗi, motoci har da siyasa yayin yana gwamna.

Rahoton ya ce, tsohon hadimin ya bayyana cewa,
Matawalle ya saya wa ‘yan bindiga shanu da suka sata a farashi mai sauƙi, musamman lokacin Sallah, inda yake sayan kowanne dabba kan Naira 150,000 kai tsaye daga hannunsu. Haka kuma, ‘yan bindigar sukan zo fadar gwamnatin jihar su tattauna da shi batutuwan siyasa da kuma hanyar da za su tilasta al’umma su kaɗa masa kuri’a a zaɓe.

Har ila yau, rahoton ya nuna cewa Matawalle ya siyo sabbin motoci Hilux guda 36 ya miƙa wa shugabannin ‘yan bindiga.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In