ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Yansanda Abuja Sun Karyata Rahoton Yunkurin Kashe Laftanar Ahmed Yerima

Malamar Aji by Malamar Aji
November 17, 2025
in Hausa News
0
Yansanda Abuja Sun Karyata Rahoton Yunkurin Kashe Laftanar Ahmed Yerima

Rundunar ƴansandan Abuja ta fitar da sanarwa cewa babu gaskiya a labarin yunkurin kashe Laftanar Ahmed Yerima, sojan da ya samu sabani i da Ministan Abuja kwanan na.

Sanarwar da kakakin rundunar ƴansandan Abuja, SP Josephine Adeh, ya fito da ita ta bayyana cewa babu rahoton da ke tabbatar da an yi wani yunkuri na kashe Laftanar Ahmed Yerima, matashin sojan ruwa da ya yi hayaniya da Ministan Abuja, Nyesom Wike, a baya-bayan nan.

Rundunar ta yi kira ga jama’a da su daina yada labaran da ba su da tushe ko makama, saboda hakan ka iya tayar da hankalin al’umma.

idan za”a tuna a daren ranar lahadi ne, jaridar Vanguard, ta fitar da rahoton cewar wasu wadanda baá sani ba tare da kulle fuskokin su, sun kai wai Laftanar Yerima hari Abuja.

Ku cigaba da bibiyar wannan jaridar ta mu ta ArewaJazeera domin samun ingatattun labarai, nishadi da ma al’amuran yau da kullum.

Tags: Kalla cikkakkenWani magidanci dan Zaria ya samu kudi don sayen gida

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In