ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Yadda Uwargidan Gwamnan Sokoto Ta Raba Tallafin Abinci da Kuɗi Ga Uwayen Ƴan Uku

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
Yadda Uwargidan Gwamnan Sokoto Ta Raba Tallafin Abinci da Kuɗi Ga Uwayen Ƴan Uku

Dr. Fatima Ahmad Aliyu, uwargidan gwamnan jihar Sokoto, ta kaddamar da shirin raba tallafin abinci da kuɗaɗe ga matan da suka haifi ƴan uku a kananan hukumomi 19 don rage musu nauyin rayuwa.

Dr. Fatima Ahmad Aliyu Uwargidan Gwanman Jihar Sokoto, ta kaddamar da shirin tallafin abinci da kuɗi ga matan da suka haifi ƴan uku a kananan hukumomi 19 na jihar.

Kowace uwa ta samu buhunan shinkafa da gero guda biyar, tare da tallafin kuɗi na naira miliyan daya domin rage nauyin kula da jarirain.

Dr. Fatima Ahmad Aliyu ta ce shirin na nuna kulawa ne ga iyaye masu fuskantar ƙalubalen kashe kuɗi da nauyin rainon yaran ƴan ukku.

Wakilai daga dukkan kananan hukumomin sun halarci bikin, inda aka ba iyayen yaran da aka yi wa rajista kayan tallafin.

A cikin jawabin ta a wajen taron rabo, uwargidan gwamnan ta ce wannan somi-taɓi ne, inda ta ce za ta ci gaba da gudanar da tallafi ire-iren wannan lokaci bayan lokaci.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In