ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Tuesday, March 3, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Yadda Uwargidan Gwamnan Sokoto Ta Raba Tallafin Abinci da Kuɗi Ga Uwayen Ƴan Uku

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
Yadda Uwargidan Gwamnan Sokoto Ta Raba Tallafin Abinci da Kuɗi Ga Uwayen Ƴan Uku

Dr. Fatima Ahmad Aliyu, uwargidan gwamnan jihar Sokoto, ta kaddamar da shirin raba tallafin abinci da kuɗaɗe ga matan da suka haifi ƴan uku a kananan hukumomi 19 don rage musu nauyin rayuwa.

Dr. Fatima Ahmad Aliyu Uwargidan Gwanman Jihar Sokoto, ta kaddamar da shirin tallafin abinci da kuɗi ga matan da suka haifi ƴan uku a kananan hukumomi 19 na jihar.

Kowace uwa ta samu buhunan shinkafa da gero guda biyar, tare da tallafin kuɗi na naira miliyan daya domin rage nauyin kula da jarirain.

Dr. Fatima Ahmad Aliyu ta ce shirin na nuna kulawa ne ga iyaye masu fuskantar ƙalubalen kashe kuɗi da nauyin rainon yaran ƴan ukku.

Wakilai daga dukkan kananan hukumomin sun halarci bikin, inda aka ba iyayen yaran da aka yi wa rajista kayan tallafin.

A cikin jawabin ta a wajen taron rabo, uwargidan gwamnan ta ce wannan somi-taɓi ne, inda ta ce za ta ci gaba da gudanar da tallafi ire-iren wannan lokaci bayan lokaci.

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In