ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Tuesday, March 3, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

TIRƘASHI: Ba A Taɓa Samun Shugaban Ƙasa Da Ƴan Najeriya Suke Ƙauna Kamar Tinubu —Nuhu Abdullahi

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
TIRƘASHI: Ba A Taɓa Samun Shugaban Ƙasa Da Ƴan Najeriya Suke Ƙauna Kamar Tinubu —Nuhu Abdullahi

Hon. Nuhu Abdullahi ya bayyana a shirin Dokin Karfe TV cewa ba a taɓa samun shugaban ƙasa mai ƙauna da goyon bayan ‘yan Najeriya kamar Bola Ahmed Tinubu, musamman daga yankin Arewa. Shin kun yarda da wannan ra’ayi?

A cikin shirin Podcast na Dokin Karfe TV, Hon. Nuhu Abdullahi ya bayyana cewa Shugaba Tinubu yana da matukar ƙauna da goyon bayan ‘yan Najeriya, musamman ma ‘yan Arewa.

Nuhu Abdullahi ya ce Tinubu mutum ne mai cika alƙawari; idan ya ce zai yi abu, ba zai ja baya ba.

Ya ƙara da cewa abubuwan da Shugaban ƙasa Tinubu ya ce zai yi a Arewa, ga su nan yana aiwatarwa a ƙasa ana gani a ido.

Nuhui, ya ƙara sa ‘yan Arewa suna ƙaunashi fiye da kowane shugaban da ya gabata.

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In