ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Sojan Ruwa AM Yerima Ya Karya Doka a Rikici da Ministan Abuja Wike-Babban Lauya A Najeriya:

Malamar Aji by Malamar Aji
November 13, 2025
in Hausa News
0
Sojan Ruwa AM Yerima Ya Karya Doka a Rikici da Ministan Abuja Wike-Babban Lauya A Najeriya:


Babban Lauya, Farfesa Sebastine Hon, ya bayyana cewa halin da Jami’in Sojan Ruwa A.M. Yerima ya nuna a rikicinsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sabawa doka da ka’ida



Babban Lauya mai daraja ta kasa (SAN), Farfesa Sebastine, ya bayyana cewa Jami’in Sojan Ruwa, A.M. Yerima, ya karya doka wajen rikicin da ya faru tsakaninsa da Ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike.

Wannan rikici ya auku ne lokacin da Minista Wike ya ziyarci wani fili da ake takaddama a ciki, inda ya nemi dakatar da aikin da ake yi, amma Yerima ya yi kokarin hana hakan da hujjar umarnin da ya samu daga manyan.

Farfesa ya jaddada cewa, duk da cewa Yaren Ministan ya yi tsauri, matakin da Wike ya dauka yana bisa doka da ka’ida. Ita kuwa dabi’ar da A.M. Yerima ya nuna, ta saba dokar aiki ta soja da ta kasa baki daya.

Ku cigaba da bibiyar jaridar Arewa Jazeera don samun ingantattun labarai da rahotanni na gaskiya.


Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In