ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Rikicin PDP Ya Girmama: Tsagin Wike Ya Kori Gwamnonin Bauchi, Zamfara da Oyo Tare da Sabon Shugaban Jam’iyya

Malamar Aji by Malamar Aji
November 19, 2025
in Hausa News
0
Rikicin PDP Ya Girmama: Tsagin Wike Ya Kori Gwamnonin Bauchi, Zamfara da Oyo Tare da Sabon Shugaban Jam’iyya

Sabon rikici ya kunno kai a jam’iyyar PDP bayan tsagin Wike ya sanar da korar gwamnonin Bauchi (Bala Muhammad), Zamfara (Dauda Lawal), da Oyo (Seyi Makinde) tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar ciki har da sabon shugaban PDP, Tanimu Turaki, da Bode George.

A wata sabuwa da ta tsunduma jam’iyyar PDP cikin rikicin bangaranci, tsagin da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sanar da korar wasu fitattun jiga-jigan jam’iyyar.

Cikinsu har da gwamnan Bauchi, Bala Muhammad; na Zamfara, Dauda Lawal;

da na Oyo, Seyi Makinde. Hakazalika, an sallami sabon shugaban PDP da aka zaba, Tanimu Turaki, SAN, da tsohon mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar, Bode George.

Tags: Featured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In