ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Najeriya Ta Lallasa Gabon da Ci 4-1, Shugaba Tinubu Ya Jinjinawa Super Eagles

Malamar Aji by Malamar Aji
November 13, 2025
in Hausa News
0
Najeriya Ta Lallasa Gabon da Ci 4-1, Shugaba Tinubu Ya Jinjinawa Super Eagles


Super Eagles sun yi nasara mai ban mamaki a gasar zakarun Nahiyar Afirka, inda suka doke Gabon da ci 4-1. Shugaba Tinubu ya aika da yabo ga tawagar, yana mai kiransu su ci gaba da kokari har su kai ga cin kofin Duniya.




A wasan da aka fafata a ranar alhamis, Najeriya ta lallasa Gabon da kwallaye 4-1, hakan ya sa Super Eagles suka kai gurin gasar shiga cin kofin Duniya (World Cup).

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, cikin farin ciki, ya jinjinawa ‘yan wasa tare da kira gare su da su dage da kokari domin cimma burin kasa.

A minti na 89 aka zura kwallo ta hudu, wadda ta sa aka kara lokaci. Victor Osimhen ya zura kwallaye guda biyu a cikin karin lokaci (extra time), wanda ya taimaka matuka wajen kai tawagar Najeriya zuwa wasan karshe.

Me zai sa a wuce ba ayi murna da jarumin dan wasa Victor Osimhen wanda ya taka rawar gani ba? Ku taya mu taya shi murna, ku ajiye sakon tunani ko yabo dashi a comment section.



Hashtags:

#SuperEagles #NigeriaVsGabon #VictorOsimhen #Tinubu #AFCON2025 #WorldCup #HausaSports #KwallonKafaNaija #GasarDuniya #TayashiMurna

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In