ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Mijina Ya Zabi Sabuwar Amarya, Ya Barni Cike Da Damuwa

Malamar Aji by Malamar Aji
November 11, 2025
in Hausa News
0

A wata hira da jaridar Arewa Jazeera ta yi da wata mata, ta bayyana yadda rayuwarta ta canza bayan mijinta ya kara aure.

Ta fara da cewa:
“Bayan mijina ya auri budurwa, ya tuntube ni inyi yi hakuri zai shafe kwanaki bakwai tare da ita kafin ya dawo dakina kamar yadda aka saba. Amma sai ya dauki sati biyu ba tare da ya dawo ba, daga bisani lokacin ya zo ya roke ni in kara masa sati biyu tare da sabuwa. Duk da raina ya baci, sai na daure na amince.”

“Da suka cika sati hudu tare, na fara period a ranar zan karbi girki. Mijina ya kuma roke ni in bari ya kwana da sabuwar amaryarsa saboda halin da nake ciki, na amince. Bayan kwana biyar da zan samu lafiya, sai hutun aikin mijina ya kare, zai koma Abuja. Ya zo ya ajiye takardu a gabansa yana son mu zabi. Ni na zabi ‘zaman gida’, ita kuma sabuwar amarya ta zabi ‘tafiya Abuja’. Mijina ya yi dariya, muka yi sallama.”

Ta ci gaba:
“Bayan yaje Abuja ya dawo hutun sati biyu kamar yadda ya saba sai ya barta a can, na lura da saƙonni na soyayya daga sabuwar amarya a wayar mijina; tana roƙonsa kada ya dade ba tare da ya koma can ba. Wannan abu ya dagula min rai, amma na daure. Bayan wani lokaci mijina ya shigo cikin gaggawa, wai an masa kira daga aiki. Na masa fatan alkhairi. Kafin ya fita falo, na fadi na suma – aka kai ni asibiti, har kwana daya muka dawo gida.”

“Tun daga wannan lokaci sabuwar amarya tana zuwa da kiransa tana jin halin da nake ciki. Har abokinsa ya kawo ta gidanmu, ta kwana biyu. Yanzu kuma, mijina zai koma Abuja, na shaida masa ko ta zauna sai ya hada mu duka mu tafi, domin na gaji da halin rashin tabbas.”

Ta kammala hirarta da kalmomin hakuri da tausayi, tana fatan samun kwanciyar hankali da zaman lafiya.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In