ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Matashiya Ta Karɓi Musulunci a Birmingham, Ta Sauya Suna Zuwa Halima

Malamar Aji by Malamar Aji
November 12, 2025
in Hausa News
0
Matashiya Ta Karɓi Musulunci a Birmingham, Ta Sauya Suna Zuwa Halima


A jihar Birmingham da ke ƙasar Birtaniya, wata matashiya ta shiga sahun Musulmai inda ta karɓi addinin Musulunci, tare da canza sunanta zuwa Halima.

Wannan matashiya ta nuna kwazo da kauna ga hakikanin Musulunci, kuma ta rungumi rayuwa sabuwa bisa tsarkin addini da bin sunnar Manzon Allah (SAW).

Zamuyi amfani da wannan dama, muyi addu’a Allah ya albarkaci rayuwarta, ya tabbatar da ita a kan tafarkin Musulunci da sunnar Annabi Muhammad (SAW).


Hakan nada muhimmamci ne don ƙarfafa imani da shaida ga sabbin Musulmai, tare da nuna farin ciki da tarba ga duk wanda ke shigowa cikin addinin Allah.

Ku cigaba da bibiyar jaridar Arewa Jazeera don samun labarai na gaskiya, masu ɗabi’a, ƙayatarwa, da gamsarwa daga sassa daban-daban na duniya.



Hashtags:

Musulunci #ShigaAddini #Halima #ArewaJazeera #LabaranHausa #Birmingham #Sunnah #NewMuslim #FarinCiki


Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In