ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Matasa a Enugu Sun Yi Gangamin Goyon Bayan Trump – Kiristoci Sun Shirya Kiran Sojojin Amurka

Malamar Aji by Malamar Aji
November 16, 2025
in Hausa News
0
Matasa a Enugu Sun Yi Gangamin Goyon Bayan Trump – Kiristoci Sun Shirya Kiran Sojojin Amurka

A jihar Enugu, wani mai wa’azi, Evang. Ebube Joseph, ya jagoranci gagarumar zanga-zanga yana roƙon Shugaban Amurka, Donald Trump, da ya taimaka wa Kiristoci a Najeriya da ke fuskantar tsatsauran rikici da tashin hankali a wasu ƙauyuka.

Evang. Ebube Joseph ya fito tare da tawagarsa a titunan Enugu suna ɗauke da faifai da sakonnin gaggawa, suna bayyana damuwa kan matsalolin tsaro da Kiristoci ke fuskanta, suna kuma rokon Amurka ta yi wani abu don kawo ƙarshen wannan hali.

Da yake zantawa da manema labarai, Evang. Joseph ya ce:


“President Trump, don Allah kada ka ba mu kunya. Har yanzu muna jira sojojin Amurka, kisa yana ci gaba da faruwa, mutanenmu na cikin tashin hankali.”

Zanga-zangar ta ja hankalin jama’a da masu bibiyar al’amura a yankin, inda da dama suka bayyana damuwa kan tabarbarewar tsaro da yadda mutanen ke fara neman mafita daga ƙasashen waje.

Evang. Joseph ya nemi shugabannin kasashen duniya su duba wannan al’amari da idanun rahama, tare da samar da taimakon jin kai da na tsaro ga al’ummomin da ke cikin hatsari.

Tags: Discover the 8 things women truly want from men but often leave unsaid—careFeatured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In