ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Kalli Bidiyo: Maryam Labarina Ta Fashe Da Kuka Kan Sace ‘Ya’yan Talakawa

Malamar Aji by Malamar Aji
November 20, 2025
in Hausa News
0
Kalli Bidiyo: Maryam Labarina Ta Fashe Da Kuka Kan Sace ‘Ya’yan Talakawa

Jarumar Kannywood, Fatima Hussain wacce aka fi sani da Maryam Labarina, ta bayyana damuwarta tare da fashewa da kuka game da matsalar sace ‘ya’yan talakawa a Najeriya. Ta jawo hankalin shugabanni da al’umma kan muhimmancin tsaro da kariyar rayuwar yara.

Maryam Labarina ta fitar da zazzafan bayani kan matsalar sace ‘ya’yan talakawa a Najeriya biyo bayan sace yaran makaranta da akayia Kebbi.

Ta bayyana cewa shugabanni sun gaza kare rayuwar al’umma.


Ta ce, “Shugabannin mu sun gaza. Idan har ba za su iya samar da tsaro ba, da a rufe makarantu gaba ɗaya tunda yaran dalibai sun dade suna fuskantar barazanar sace-sace a Najeriya.

A wannan lokaci, ba farashin abinci ake damuwa da shi ba – kowa na kokarin kare kansa da iyalinsa ne.”


Bayani na Maryam Labarina ya kara jaddada yadda tsoron sace-sace ya zamanto ruwan dare musamman ga iyalan talakawa a Najeriya.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In