ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Tuesday, March 3, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamnatin Tinubu Za Ta Fara Karbar Haraji a Hannun Mata Masu Zaman Kansu—Taiwo Oyedele

Malamar Aji by Malamar Aji
November 16, 2025
in Hausa News
0
Gwamnatin Tinubu Za Ta Fara Karbar Haraji a Hannun Mata Masu Zaman Kansu—Taiwo Oyedele

Shugaban kwamitin kudi da sauye-sauyen haraji na tarayya, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa duk wani kudin da mata masu zaman kansu ke samu a Najeriya, wajibi ne a biya haraji akansa.

Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin fara karbar haraji daga duk wanikuɗaɗe da ake samu a kasar, ciki har da na mata masu zaman kansu.

Wannan sanarwar ta fito ne daga shugaban kwamitin kudi da sauye-sauyen haraji na tarayya, Taiwo Oyedele, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Taiwo Oyedele ya bayyana a wani faifan bidiyo da ya karade yanar gizo cewa, kowane kudi da mata masu zaman kansu ke samu wajibi ne a biya haraji a kansa, ba tare da la’akari da hanyar da aka bi wajen samun kudin ba.

Ya ce duk wannan na kunshe ne a cikin dokar da ta kafa tsarin biyan haraji a Najeriya.

A cewar Oyedele, gwamnati ta dauki wannan mataki ne don tabbatar da daidaito da kuma kara shigo da kudade cikin asusun kasar.

Wannan mataki zai shafi mata da ke gudanar da sana’o’i ko ayyuka masu zaman kansu, wadanda ba su karkashin wani kamfani ko gwamnati ba.

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In