ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Taron Yaƙi da Cin Ganda a Abuja

Malamar Aji by Malamar Aji
November 14, 2025
in Hausa News
0
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Taron Yaƙi da Cin Ganda a Abuja

A kokarin kare masana’antu da bunkasa tattalin arziki, gwamnatin tarayya ta shirya taron yaƙi da cin ganda a birnin Abuja, domin magance barazanar da ke shafar kamfanonin sarrafa fata da ake fitar wa ƙetare.

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da babban taron yaƙi da cin ganda a Abuja, a sakamakon barazanar da aka gani na cin ganda da ke kawo cikas ga kamfanonin da ke sarrafa fata da niyyar fitar da su ƙetare don sayarwa.


Manufar taron ita ce fadakar da masu ruwa da tsaki kan illar cin ganda ga ci gaban masana’antu da yan kasuwa, tare da samar da dabarun da za su taimaka wajen inganta tsaro da amincin sana’a.

Masana da hukumomi sun yarda cewa ya kamata a hada kai don magance matsalar cin ganda, tunda tana iya haifar da raguwar samun kudin shiga da fitar da kayayyaki ƙasashen waje.

Tags: Featured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In