ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamna Abba Kabir Yusuf: Mun Cika Kashi 80 Na Alkawuran Da Muka Dauka a Kano

Malamar Aji by Malamar Aji
November 19, 2025
in Hausa News
0
Gwamna Abba Kabir Yusuf: Mun Cika Kashi 80 Na Alkawuran Da Muka Dauka a Kano

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kwarin gwiwa kan yadda gwamnatinsa ta cika kashi 80 na duk alkawuran da suka dauka, a yayin da yake gabatar da kasafin kudin shekarar badi a gaban majalisar dokoki.

A yau Laraba, Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya gabatar da kasafin kudin shekarar badi a gaban majalisar dokokin jihar.

Yayin gabatarwar, gwamnan ya bayyana cewa gwamnatinsa ta cimma sauke nauyin kashi tamanin daga cikin dari na alkawuran da aka dauka wa al’ummar Kano.

Gwamnan ya ce: “Mun cimma sauke nauyi kashi 80 na alkawuran da muka dauka.

Wannan masu girma wakilai yana nuna irin kwazonta, jajircewa, da niyyar kawo canji a jihar Kano.”

Gwamna Abba ya kara jan hankali ga ’yan majalisar dokokin da su ci gaba da goyon bayan ayyukan ci gaba da gwamnatinsa ke aiwatarwa, da fatan cewar shekarar badi za ta kasance cike da nasarori ga jihar Kano.

Wannan dai ya jawo martani daga jama’a wadanda ke kokarin ganin gwamnatinsa ta aiwatar da dukkan alkawuran da aka dauka, musamman kan inganta rayuwar al’umma, ilimi, lafiya da zaman lafiya a Kano.

Tags: #SadiqSaleh #MalaminMata #SabuwarWaka #HausaMusic #WakarSoyayya #2025Waka #TrendingHausa @a

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In