ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Donald Trump Ya Gargadi Najeriya: “Za Mu Dau Mataki Mai Tsanani!” — Sabon Jawabi Kan Harin Kiristoci

Malamar Aji by Malamar Aji
November 8, 2025
in Hausa News
0
Image result for Donald Trump Press Conference

shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada matsayinsa kan abin da yake faruwa ga Kiristoci a Najeriya. Trump ya ce lokaci ya yi da Amurka za ta dauki mataki mai tsauri. Wannan jawabi ya tayar da hankali a kafafen sada zumunta.

A wata hira da aka yi da shi, Trump ya bayyana damuwarsa kan yadda ake cin zarafi da kashe Kiristoci. Ya ce, “Idan Gwamnatin Najeriya ba ta dau mataki ba, Amurka za ta dau mataki mai tsanani. Ba za mu bari a ci gaba da zaluntar Kiristoci ba.”

Kalaman Trump sun jawo ce-ce-ku-ce a Duniya, musamman a shafukan sada zumunta inda mutane ke muhawara kan wannan mataki.

Kwararru a harkar diflomasiyya sun bayyana cewa irin wannan jawabi na matsa lamba kan Najeriya ya sanya Gwamnatin kasar ta kara kaimi don kare ‘yan kasa. A cewar Trump, “Amurka na bin dukkan hanyoyin diflomasiyya don kare wadanda ke cikin barazana.”

Ya kara da cewa, “Mun aika sako zuwa ga Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, cewa dole a kare kowane dan kasa, ba tare da wariya ba.”

Wannan irin sauti daga Donald Trump na kara jawo hankalin kungiyoyin kare hakkin dan Adam da Majalisar Dinkin Duniya, suna kira ga gwamnati da ta magance matsalolin kisan gillar da zalunci.

KALUBALE GA MAI KARATU:
Yawancin masu bibiyar lamarin na ganin cewa kiraye-kirayen duniya zai zamewa Najeriya alfanu, amma dole ne gwamnati tayi canji a cikin gida. Shin me kake tunani? Hadakar da Amurka zai kawo sauki ko kuwa cin fuska ne ga kasa?

Ka bayyana ra’ayinka a sashin comment, ka raba labarin, ka shiga muhawara a WhatsApp group din blog dinmu!

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In