ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Donald Trump Ya Gargadi Najeriya: “Za Mu Dau Mataki Mai Tsanani!” — Sabon Jawabi Kan Harin Kiristoci

Malamar Aji by Malamar Aji
November 8, 2025
in Hausa News
0
Image result for Donald Trump Press Conference

shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada matsayinsa kan abin da yake faruwa ga Kiristoci a Najeriya. Trump ya ce lokaci ya yi da Amurka za ta dauki mataki mai tsauri. Wannan jawabi ya tayar da hankali a kafafen sada zumunta.

A wata hira da aka yi da shi, Trump ya bayyana damuwarsa kan yadda ake cin zarafi da kashe Kiristoci. Ya ce, “Idan Gwamnatin Najeriya ba ta dau mataki ba, Amurka za ta dau mataki mai tsanani. Ba za mu bari a ci gaba da zaluntar Kiristoci ba.”

Kalaman Trump sun jawo ce-ce-ku-ce a Duniya, musamman a shafukan sada zumunta inda mutane ke muhawara kan wannan mataki.

Kwararru a harkar diflomasiyya sun bayyana cewa irin wannan jawabi na matsa lamba kan Najeriya ya sanya Gwamnatin kasar ta kara kaimi don kare ‘yan kasa. A cewar Trump, “Amurka na bin dukkan hanyoyin diflomasiyya don kare wadanda ke cikin barazana.”

Ya kara da cewa, “Mun aika sako zuwa ga Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, cewa dole a kare kowane dan kasa, ba tare da wariya ba.”

Wannan irin sauti daga Donald Trump na kara jawo hankalin kungiyoyin kare hakkin dan Adam da Majalisar Dinkin Duniya, suna kira ga gwamnati da ta magance matsalolin kisan gillar da zalunci.

KALUBALE GA MAI KARATU:
Yawancin masu bibiyar lamarin na ganin cewa kiraye-kirayen duniya zai zamewa Najeriya alfanu, amma dole ne gwamnati tayi canji a cikin gida. Shin me kake tunani? Hadakar da Amurka zai kawo sauki ko kuwa cin fuska ne ga kasa?

Ka bayyana ra’ayinka a sashin comment, ka raba labarin, ka shiga muhawara a WhatsApp group din blog dinmu!

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In