ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

DA ƊUMI-ƊUMI: Fitacciyar Jarumar Nollywood, Akindele, Ta Karɓi Addinin Musulunci Ta Canza Suna Zuwa Khadijah

Malamar Aji by Malamar Aji
November 16, 2025
in Hausa News
0
DA ƊUMI-ƊUMI: Fitacciyar Jarumar Nollywood, Akindele, Ta Karɓi Addinin Musulunci Ta Canza Suna Zuwa Khadijah

Fitacciyar ‘yar wasan fina-finan Kudancin Nijeriya (Nollywood), Akindele, ta karɓi addinin Musulunci kuma ta sauya suna zuwa Khadijah, lamarin da ya sanya jama’a cikin mamaki da fatan alheri.

Hankula sun tashi a duniya musamman a arewacin Najeriya, bayan da labari ya karade kafafen sada zumunta cewa fitacciyar jarumar Nollywood, Akindele, ta karɓi addinin Musulunci tare da zabar suna Khadijah.

Wannan muhimmin mataki da ta dauka ya jawo cece-kuce da fatan alheri daga masoyanta da sauran jama’a.

Haka zalika, mutane da dama sun bayyana ra’ayoyinsu a kafafe daban-daban, inda wasu ke yi mata addu’ar samun nasara a sabon tafiyarta na rayuwa, yayin da wasu ke kallon hakan a matsayin ci gaba mai kyau.

Ko shakka babu, sauyin addini da sunan da Akindele ta yi ya kara fito da ita a matsayin jaruma mai jarumata ka da kokari aka abunda tasa gaba.

Wannan lamari na sauyawa daga addini zuwa wani addini ba abu bane da ake yawan samu musamman a tsakanin manyan taurari a fagen wasan fina-finai na Nijeriya, hakan ya kafa tarihi a bangaren Nollywood.

Tags: FeaturedWani magidanci dan Zaria ya samu kudi don sayen gida

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In