ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Tuesday, March 3, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Adam A Zango & Ali Nuhu: Farkon Su Da Sirrin Shahararsu a Kannywood

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
Adam A Zango & Ali Nuhu: Farkon Su Da Sirrin Shahararsu a Kannywood

Shin ko kun san cewa Adam A Zango ya samu shahara a Kannywood tun kafin Ali Nuhu kirkiro kamfanin FKD? Ga wasu abubuwa masu ban mamaki da baku sani ba game da tarihin fitattun jaruman nan guda biyu!

A tarihin fina-finan Hausa, Adam A Zango ya yi fice tun kafin Ali Nuhu ya kirkiro FKD Productions.

Adam ya taka muhimmiyar rawa a fitattun finafinai irinsu RAGA, HIYANA, da MAYA—duk tun lokacin da Ali Nuhu kansa ke mataki na karatu a hannun Darakta Tijjani Ibrahim.\]

Duk da cewa dukkansu sun yi aiki tare a karkashin kamfanin Sarauniya, amfani da kalmar “uban gida” da Adam A Zango ke yi wa Ali Nuhu, alama ce ta girmamawa da alakar aiki ba wai saboda ya fi shi kwarewa ko tsufa ba.

Wannan ya nuna cewa daraja da tsarin aiki a Kannywood na dogara ne da jarin kai da kuma irin rawar da mutum ke takawa tun farko, ba wai shekaru ko sananne da kake ba.

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In