ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Wata Shida Season 2 Episode 7: Rikicin Gado, Soyayya, da Satar Jama’a

Malamar Aji by Malamar Aji
November 19, 2025
in Hausa News
0
Wata Shida Season 2 Episode 7: Rikicin Gado, Soyayya, da Satar Jama’a

a Shida Season 2 Episode 7: Rikicin Gado, Soyayya, da Satar Jama’a

Sabuwar fitowar shirin “Wata Shida” ta zo da nishadi, tashin hankali da abubuwan da suka fi karfin tunani. Kalli yadda Kawu Nakowa ke matsawa Zarah kan rabon gadonsu, yayin da Ameerah ke hannun ‘yan fashi!

A cikin wannan sabuwar Episode 7 na Season 2, shirin “Wata Shida” na ci gaba da jan hankali.

Kawu Nakowa ya dage wajen matsawa Zarah lallai sai an raba gadon mahaifinta, wanda shi Kawu ke da hannu ciki.

Zarah, a cikin rudani da matsaloli, ta shiga auren bogi da Dahiru—wanda shi kuma yana sonta da gaske, ba kamar yadda take tunani ba. Rikicin soyayya da na gida ya dauki sabon salo!

A gefe guda kuma, har yanzu yar Kawu Nakowa, wato Ameerah, tana hannun masu garkuwa da mutane tare da Lailu, saurayin ta mai ɗan kai da kai. Rashin tabbas da rudani yana kara kamari a gidan Nakowa.

Duba cikakken bidiyon domin ganin yadda zullumi da rudani ke ci gaba, da kuma irin yadda kowa zai fuskanci matsalolinsa!

Kalla Bidiyo A Kasa!

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In