ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Rikicin PDP Ya Girmama: Tsagin Wike Ya Kori Gwamnonin Bauchi, Zamfara da Oyo Tare da Sabon Shugaban Jam’iyya

Malamar Aji by Malamar Aji
November 19, 2025
in Hausa News
0
Rikicin PDP Ya Girmama: Tsagin Wike Ya Kori Gwamnonin Bauchi, Zamfara da Oyo Tare da Sabon Shugaban Jam’iyya

Sabon rikici ya kunno kai a jam’iyyar PDP bayan tsagin Wike ya sanar da korar gwamnonin Bauchi (Bala Muhammad), Zamfara (Dauda Lawal), da Oyo (Seyi Makinde) tare da wasu jiga-jigan jam’iyyar ciki har da sabon shugaban PDP, Tanimu Turaki, da Bode George.

A wata sabuwa da ta tsunduma jam’iyyar PDP cikin rikicin bangaranci, tsagin da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sanar da korar wasu fitattun jiga-jigan jam’iyyar.

Cikinsu har da gwamnan Bauchi, Bala Muhammad; na Zamfara, Dauda Lawal;

da na Oyo, Seyi Makinde. Hakazalika, an sallami sabon shugaban PDP da aka zaba, Tanimu Turaki, SAN, da tsohon mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar, Bode George.

Tags: Featured

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In