ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Tinubu Ya Tura Shettima Zuwa Kebbi Domin Jajantawa da Daukar Mataki Kan Sace Yan Matan Maga

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
Tinubu Ya Tura Shettima Zuwa Kebbi Domin Jajantawa da Daukar Mataki Kan Sace Yan Matan Maga

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya aika Mataimakinsa, Kashim Shettima, zuwa Jihar Kebbi domin jajantawa al’ummar jihar da iyayen ’yan matan da aka sace a Maga. Shugaban ya tabbatar da tsauraran matakai don dawo da tsaro da kwato yaran cikin gaggawa.

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya sha alwashin cewa gwamnatin sa na kan kokari don kubutar da ’yan matan da aka sace daga makarantar sakandaren Maga a Jihar Kebbi.

Tinubu ya tura Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, domin jajantawa iyayen ’yan matan da kuma al’ummar Jihar Kebbi, tare da tabbatar da cewa gwamnati na aiki tukuru don dawo da tsaro a jihar da ƙasa baki ɗaya.

A cikin sanarwar mai ba shugaban ƙasa shawara kan labarai, Bayo Onanuga, an ce shugaba Tinubu ya jajanta wa rundunar sojin Najeriya bisa rasuwar sojoji da Birgediya Janar Musa Uba a Jihar Borno.

Shugaban ya nuna matukar damuwa da faruwar lamarin, tare da yin Allah-wadai da harin ta’addanci.

Ya bukaci al’umma, musamman a yankunan da ke fama da matsalolin tsaro, da su rika ba hukumomin tsaro bayanan sirri don taimaka musu wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a.

Tinubu ya jaddada cewa hukumomin tsaro ba za su iya yin aiki yadda ya kamata ba tare da goyon baya da bayanai daga al’ummar yankuna ba.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In