ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Tuesday, March 3, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

ALLAHU AKBAR: Cristiano Ronaldo Yana Sha’awar Musulunci, Ya Bayyana Dalilansa

Malamar Aji by Malamar Aji
November 18, 2025
in Hausa News
0
ALLAHU AKBAR: Cristiano Ronaldo Yana Sha’awar Musulunci, Ya Bayyana Dalilansa

Fitaccen gwarzon ɗan wasan ƙwallon ƙafa na duniya, Cristiano Ronaldo, ya jawo hankalin duniya bayan bayyana irin ƙayatarwar da yake samu daga addinin Musulunci.

A yayin da yake murnar cin ƙwallo a baya-bayan nan, an ga Ronaldo yana sujjada, alamar girmamawa da sha’awa ga addinin.

Ya bayyana yadda yake nazartar addinin Musulunci, yana mai cewa yana da burin yin ziyara zuwa ɗakin ka’aba, amma har yanzu bai samu damar hakan ba saboda wasu dalilai.

Yace a halin yanzu yana jin kansa tamkar ɗan ƙasar Saudiyya ne saboda yadda ake nuna masa ƙauna da mutunci.

Munayi masa fatan alheri
Ku ci gaba da bin jaridar Arewa Jazeera don samun sahihan labarai masu ƙayatarwa da ilmantarwa.

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In