ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Yansanda Abuja Sun Karyata Rahoton Yunkurin Kashe Laftanar Ahmed Yerima

Malamar Aji by Malamar Aji
November 17, 2025
in Hausa News
0
Yansanda Abuja Sun Karyata Rahoton Yunkurin Kashe Laftanar Ahmed Yerima

Rundunar ƴansandan Abuja ta fitar da sanarwa cewa babu gaskiya a labarin yunkurin kashe Laftanar Ahmed Yerima, sojan da ya samu sabani i da Ministan Abuja kwanan na.

Sanarwar da kakakin rundunar ƴansandan Abuja, SP Josephine Adeh, ya fito da ita ta bayyana cewa babu rahoton da ke tabbatar da an yi wani yunkuri na kashe Laftanar Ahmed Yerima, matashin sojan ruwa da ya yi hayaniya da Ministan Abuja, Nyesom Wike, a baya-bayan nan.

Rundunar ta yi kira ga jama’a da su daina yada labaran da ba su da tushe ko makama, saboda hakan ka iya tayar da hankalin al’umma.

idan za”a tuna a daren ranar lahadi ne, jaridar Vanguard, ta fitar da rahoton cewar wasu wadanda baá sani ba tare da kulle fuskokin su, sun kai wai Laftanar Yerima hari Abuja.

Ku cigaba da bibiyar wannan jaridar ta mu ta ArewaJazeera domin samun ingatattun labarai, nishadi da ma al’amuran yau da kullum.

Tags: Kalla cikkakkenWani magidanci dan Zaria ya samu kudi don sayen gida

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In