ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Gwamnatin Tinubu Za Ta Fara Karbar Haraji a Hannun Mata Masu Zaman Kansu—Taiwo Oyedele

Malamar Aji by Malamar Aji
November 16, 2025
in Hausa News
0
Gwamnatin Tinubu Za Ta Fara Karbar Haraji a Hannun Mata Masu Zaman Kansu—Taiwo Oyedele

Shugaban kwamitin kudi da sauye-sauyen haraji na tarayya, Taiwo Oyedele, ya bayyana cewa duk wani kudin da mata masu zaman kansu ke samu a Najeriya, wajibi ne a biya haraji akansa.

Gwamnatin Najeriya ta sanar da shirin fara karbar haraji daga duk wanikuɗaɗe da ake samu a kasar, ciki har da na mata masu zaman kansu.

Wannan sanarwar ta fito ne daga shugaban kwamitin kudi da sauye-sauyen haraji na tarayya, Taiwo Oyedele, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Taiwo Oyedele ya bayyana a wani faifan bidiyo da ya karade yanar gizo cewa, kowane kudi da mata masu zaman kansu ke samu wajibi ne a biya haraji a kansa, ba tare da la’akari da hanyar da aka bi wajen samun kudin ba.

Ya ce duk wannan na kunshe ne a cikin dokar da ta kafa tsarin biyan haraji a Najeriya.

A cewar Oyedele, gwamnati ta dauki wannan mataki ne don tabbatar da daidaito da kuma kara shigo da kudade cikin asusun kasar.

Wannan mataki zai shafi mata da ke gudanar da sana’o’i ko ayyuka masu zaman kansu, wadanda ba su karkashin wani kamfani ko gwamnati ba.

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In