ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

DA ƊUMI-ƊUMI: Fitacciyar Jarumar Nollywood, Akindele, Ta Karɓi Addinin Musulunci Ta Canza Suna Zuwa Khadijah

Malamar Aji by Malamar Aji
November 16, 2025
in Hausa News
0
DA ƊUMI-ƊUMI: Fitacciyar Jarumar Nollywood, Akindele, Ta Karɓi Addinin Musulunci Ta Canza Suna Zuwa Khadijah

Fitacciyar ‘yar wasan fina-finan Kudancin Nijeriya (Nollywood), Akindele, ta karɓi addinin Musulunci kuma ta sauya suna zuwa Khadijah, lamarin da ya sanya jama’a cikin mamaki da fatan alheri.

Hankula sun tashi a duniya musamman a arewacin Najeriya, bayan da labari ya karade kafafen sada zumunta cewa fitacciyar jarumar Nollywood, Akindele, ta karɓi addinin Musulunci tare da zabar suna Khadijah.

Wannan muhimmin mataki da ta dauka ya jawo cece-kuce da fatan alheri daga masoyanta da sauran jama’a.

Haka zalika, mutane da dama sun bayyana ra’ayoyinsu a kafafe daban-daban, inda wasu ke yi mata addu’ar samun nasara a sabon tafiyarta na rayuwa, yayin da wasu ke kallon hakan a matsayin ci gaba mai kyau.

Ko shakka babu, sauyin addini da sunan da Akindele ta yi ya kara fito da ita a matsayin jaruma mai jarumata ka da kokari aka abunda tasa gaba.

Wannan lamari na sauyawa daga addini zuwa wani addini ba abu bane da ake yawan samu musamman a tsakanin manyan taurari a fagen wasan fina-finai na Nijeriya, hakan ya kafa tarihi a bangaren Nollywood.

Tags: FeaturedWani magidanci dan Zaria ya samu kudi don sayen gida

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In