ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

“Sunusi Lamido Kadai Ne Sarki a Kano!” – Kwankwaso Ya Bayyana

Malamar Aji by Malamar Aji
November 15, 2025
in Hausa News
0
“Sunusi Lamido Kadai Ne Sarki a Kano!” – Kwankwaso Ya Bayyana

Kwankwaso ya jaddada cewa Sunusi Lamido ne kawai Sarki a Kano, yana kiran sauran sarakunan a matsayin na bogi, lamarin da ya jawo wata sabuwa muhawara a jihar.

Tsohon Gwamnan Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana a fili cewa Sunusi Lamido ne kadai halastaccen Sarkin Kano, duk wani mai kiran kansa Sarki a yanzu toh shidai na bogi ne.

Kwankwaso ya yi wannan bayani ne a wajen bikin yaye daliban Jami’ar Skyline da ke Kano, inda ya jaddada cewa mutanen Kano su dinga ganin Sunusi Lamido a matsayin Sarki.

Wannan kalaman Kwankwaso na ci gaba da janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta da gidajen labarai, musamman na ganin yadda dambarwar sarauta ke ci gaba da jan hankali a jihar Kano.

Tags: Featured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In