ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

“Sunusi Lamido Kadai Ne Sarki a Kano!” – Kwankwaso Ya Bayyana

Malamar Aji by Malamar Aji
November 15, 2025
in Hausa News
0
“Sunusi Lamido Kadai Ne Sarki a Kano!” – Kwankwaso Ya Bayyana

Kwankwaso ya jaddada cewa Sunusi Lamido ne kawai Sarki a Kano, yana kiran sauran sarakunan a matsayin na bogi, lamarin da ya jawo wata sabuwa muhawara a jihar.

Tsohon Gwamnan Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana a fili cewa Sunusi Lamido ne kadai halastaccen Sarkin Kano, duk wani mai kiran kansa Sarki a yanzu toh shidai na bogi ne.

Kwankwaso ya yi wannan bayani ne a wajen bikin yaye daliban Jami’ar Skyline da ke Kano, inda ya jaddada cewa mutanen Kano su dinga ganin Sunusi Lamido a matsayin Sarki.

Wannan kalaman Kwankwaso na ci gaba da janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta da gidajen labarai, musamman na ganin yadda dambarwar sarauta ke ci gaba da jan hankali a jihar Kano.

Tags: Featured

Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In