ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Ministan Abuja Wike Ya Ce Ba Za a Gina Fili Ba Sai An Nuna Takardu!

Malamar Aji by Malamar Aji
November 15, 2025
in Hausa News
0
Ministan Abuja Wike Ya Ce Ba Za a Gina Fili Ba Sai An Nuna Takardu!

Hotpn Nyeson Wike, lokacin da suke musayar magana da Soja A Abuja

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana matsayinsa a fili bayan hatsaniya da sojoji a Gaduwa: ba za a amince da duk wani gini a filin da ba shi da takardun izini ko na mallaka ba. Wannan umarni ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta tare da jan hankalin masu filayen Abuja.

A wata hatsaniya da ta faru ranar Talata a unguwar Gaduwa, Ministan Abuja Nyesom Wike da tawagarsa sun gamu da jami’in sojan ruwa wajen duba wani fili.

Sojojin sun hana ministan shiga filin, wanda ya yi zargin an mallake shi ba bisa ƙa’ida ba.

Wike ya jaddada cewa an ba jami’an FCTA umarni: “kar a yi wani gini matuƙar ba su da takardun izini ko na mallaka.” Wannan mataki na nuna anini ga masu niyyar fara gini ba tare da cikakken izini ba.

Tags: Featured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In