ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Mu Leka Labarina: Waye Agolan Baba Dan Audu Da Maman Shi a Labarina

Malamar Aji by Malamar Aji
November 14, 2025
in Hausa News
0
Mu Leka Labarina: Waye Agolan Baba Dan Audu Da Maman Shi a Labarina

Shirin Labarina ya kunshi jarumai masu fasaha, daga ciki akwai Agolan Baba Dan Audu da mahaifiyarsa. Abin mamaki, shekaru da suka bayyana a fim sun fi na gaske bambanci!


Maryam Aliyu Obaje wacce akafi sani da Madam Korede, ita ce mahaifiyar Agola, wato matar Baba Dan Audu, a cikin shirin Labarina. Sai dai idan akayi kididdiga a zahiri, Agola zai iya girmamata da kimanin shekaru 10. A wata hirar da akayi da Agola, ya tabbatar da cewa yana da fiye da shekara 40—tunda tun kusan 1998/1999 yake taka rawa a fagen fim.

Babu shakka, namiji na da alfarma; Agola a fim ya ke kamar bai wuce shekaru 25 ba, yayin da mahaifiyarsa take kamar ta lashe shekaru 60. Wannan yasa ake mamakin gaske.

shin da gaske Agola ya bawa Madam Korede shekara 10 da haihuwa?

Tags: Featured

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In