ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

DA DUMI DUMI: Gwamnatin Najeriya Za Ta Kafa Doka Kan Kula da Abubuwan Da Ake Wallafawa a Social Media

Malamar Aji by Malamar Aji
November 14, 2025
in Hausa News
0
DA DUMI DUMI: Gwamnatin Najeriya Za Ta Kafa Doka Kan Kula da Abubuwan Da Ake Wallafawa a Social Media

ArewaJazeera


ArewaJazeera

An fara cece-kuce, tambaya da fargaba kan sabon dokar sa-ido da gwamnatin Najeriya ke kokarin kafawa don bada izini a duba abubuwan da ake wallafawa da raba a kafafen social media!


ArewaJazeera

A makon nan, an fara tattauna kudirin dokar da za ta bada dama a bibiyi abin da ke tafiya a Facebook, WhatsApp, TikTok da Twitter. Manyan ‘yan majalisa sun bayyana cewa dokar na da matuƙar mahimmanci don rage rura wutar ƙazafin labarai da haƙƙin batanci—amma kuma jama’a da masu rajin kare haƙƙin ɗan adam suna can suna adawa.

Wasu daga shahararrun influencers sun ce:

“Idan wannan dokar ta samu karbuwa, ba za mu iya sanar da masu karatu gaskiya ba!”

Wasu daga yan Najeriya sun fara yawan amfani da hashtags kamar #StopSocialMediaBill #FreedomOfExpression #NigeriaPolitics

Wasu sun ce dokar na iya haifar da tsaiko ga ‘yancin walwala da fadin albarkacin baki yadda ya kamata, yayin da wasu ke ganin yana da amfani wajen kare kasa daga fake news.


ArewaJazeera

Me kake tunani game da sabon dokar gwamnati? Ka rubuta ra’ayinka a comment.


Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In