ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Sojan Ruwa AM Yerima Ya Karya Doka a Rikici da Ministan Abuja Wike-Babban Lauya A Najeriya:

Malamar Aji by Malamar Aji
November 13, 2025
in Hausa News
0
Sojan Ruwa AM Yerima Ya Karya Doka a Rikici da Ministan Abuja Wike-Babban Lauya A Najeriya:


Babban Lauya, Farfesa Sebastine Hon, ya bayyana cewa halin da Jami’in Sojan Ruwa A.M. Yerima ya nuna a rikicinsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya sabawa doka da ka’ida



Babban Lauya mai daraja ta kasa (SAN), Farfesa Sebastine, ya bayyana cewa Jami’in Sojan Ruwa, A.M. Yerima, ya karya doka wajen rikicin da ya faru tsakaninsa da Ministan Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike.

Wannan rikici ya auku ne lokacin da Minista Wike ya ziyarci wani fili da ake takaddama a ciki, inda ya nemi dakatar da aikin da ake yi, amma Yerima ya yi kokarin hana hakan da hujjar umarnin da ya samu daga manyan.

Farfesa ya jaddada cewa, duk da cewa Yaren Ministan ya yi tsauri, matakin da Wike ya dauka yana bisa doka da ka’ida. Ita kuwa dabi’ar da A.M. Yerima ya nuna, ta saba dokar aiki ta soja da ta kasa baki daya.

Ku cigaba da bibiyar jaridar Arewa Jazeera don samun ingantattun labarai da rahotanni na gaskiya.


Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In