ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Monday, March 2, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

An Bashi Kudi Don Sayen Gida, Amma Ya Zabi Kara Aure – Magidanci Dan Zaria Yayi Abun Mamaki!

Malamar Aji by Malamar Aji
November 13, 2025
in Hausa News
0
An Bashi Kudi Don Sayen Gida, Amma Ya Zabi Kara Aure – Magidanci Dan Zaria Yayi Abun Mamaki!

{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}

A Sabon Garin, Zaria, wani magidanci mai mata biyu da yara takwas mazaunin gidan haya.

Rayuwa na tafiya da wahala, amma yana kokari wajen kula da iyalinsa.

Wani abokinsa ya tausaya masa, ya bashi kudi mai yawa da niyyar ya saya gida domin ya fita daga wahalar haya.

Amma abin mamaki, magidancin bai saya gidan ba. Sai ya yanke shawarar kara aure, ya dauki kudi ya kara aure mata ta uku itama a gidan haya, ya kara girman iyali.

Wannan lamari ya girgiza unguwa, ya jawo ce-ce-ku-ce a tsakanin makwabta da abokai.

Wasu na ganin ya kamata ya fara magance matsalar gidansa kafin ya kara aure, wasu kuma na ganin kaddara ce da Allah ya rubuta.

Labari mai daukar hankali da ke nuna yadda wasu ke fifita bukatun zuciya fiye da na rayuwa, da yadda shawara da kudi ke canza rayuwa a cikin al’umma.

Tags: amma sai ya zabi kara aure maimakon sayan gidan haya. Karanta cikakken labari mai cike da mamaki da darasi game da rayuwar aureWani magidanci dan Zaria ya samu kudi don sayen gidazabin zuciya

Related Posts

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga   Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara
Hausa News

Kalla Bidiyo: ‘Yan Matan Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Tsakanin Sokoto da Zamfara

February 24, 2026
Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu
Hausa News

Maryam Yahaya Ta Jawo Cece-Kuce a TikTok Bayan Tayi Live Dauke da Jariri A Hannu

February 23, 2026
Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10
Hausa News

Idan Kana Son Zama Mai Kuɗi, Dole Ka Sadaukar Da Waɗannan Abubuwa 10

February 21, 2026
Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki
Hausa News

Ana Zargin Maryam Yahaya da Amfani da Magungunan Ƙara Girman Jiki

February 17, 2026
Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure
Hausa News

Ango Ya Saki Amarya Saboda Rashin Nono — Darasi Ga Masu Shirin Aure

February 17, 2026
“Nakan ji kunyar shiga mutane saboda manyan nonuwana”
Hausa News

Abubuwa 5 Da Namiji Zai Duba Kafin Ya Amince Wa Mace

February 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In