A jihar Birmingham da ke ƙasar Birtaniya, wata matashiya ta shiga sahun Musulmai inda ta karɓi addinin Musulunci, tare da canza sunanta zuwa Halima.
Wannan matashiya ta nuna kwazo da kauna ga hakikanin Musulunci, kuma ta rungumi rayuwa sabuwa bisa tsarkin addini da bin sunnar Manzon Allah (SAW).
Zamuyi amfani da wannan dama, muyi addu’a Allah ya albarkaci rayuwarta, ya tabbatar da ita a kan tafarkin Musulunci da sunnar Annabi Muhammad (SAW).
Hakan nada muhimmamci ne don ƙarfafa imani da shaida ga sabbin Musulmai, tare da nuna farin ciki da tarba ga duk wanda ke shigowa cikin addinin Allah.
Ku cigaba da bibiyar jaridar Arewa Jazeera don samun labarai na gaskiya, masu ɗabi’a, ƙayatarwa, da gamsarwa daga sassa daban-daban na duniya.
Hashtags:

Leave a Reply