ArewaJazeera
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home
Friday, January 16, 2026
  • Login
No Result
View All Result
No Result
View All Result
ArewaJazeera
No Result
View All Result
Home Hausa News

Matashiya Ta Karɓi Musulunci a Birmingham, Ta Sauya Suna Zuwa Halima

Malamar Aji by Malamar Aji
November 12, 2025
in Hausa News
0
Matashiya Ta Karɓi Musulunci a Birmingham, Ta Sauya Suna Zuwa Halima


A jihar Birmingham da ke ƙasar Birtaniya, wata matashiya ta shiga sahun Musulmai inda ta karɓi addinin Musulunci, tare da canza sunanta zuwa Halima.

Wannan matashiya ta nuna kwazo da kauna ga hakikanin Musulunci, kuma ta rungumi rayuwa sabuwa bisa tsarkin addini da bin sunnar Manzon Allah (SAW).

Zamuyi amfani da wannan dama, muyi addu’a Allah ya albarkaci rayuwarta, ya tabbatar da ita a kan tafarkin Musulunci da sunnar Annabi Muhammad (SAW).


Hakan nada muhimmamci ne don ƙarfafa imani da shaida ga sabbin Musulmai, tare da nuna farin ciki da tarba ga duk wanda ke shigowa cikin addinin Allah.

Ku cigaba da bibiyar jaridar Arewa Jazeera don samun labarai na gaskiya, masu ɗabi’a, ƙayatarwa, da gamsarwa daga sassa daban-daban na duniya.



Hashtags:

Musulunci #ShigaAddini #Halima #ArewaJazeera #LabaranHausa #Birmingham #Sunnah #NewMuslim #FarinCiki


Related Posts

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto
Hausa News

Hukuncin Da Wani Magidanci Ya Dauka Bayan Ya Kama Matar Sa Da Kwarto

January 15, 2026
Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?
Hausa News

Meyasa Mata Suka Fi Maza Yawan Mafarkin Saduwa?

January 14, 2026
Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?
Hausa News

Me yasa mace ke saka hannu a hijabi lokacin da take kwaila?

January 13, 2026
Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare
Hausa News

Ni Da Mijina Da Karfe Biyun Dare

January 12, 2026
Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara
Hausa News

Namijin Da Baya Iya Controlling Kanshi – Abin Da Ke Jawo Hakan Da Yadda Zai Gyara

January 12, 2026
Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace
Hausa News

Wuraren Da Idan Aka Taba Su Ke Ƙara Tayar Da Sha’awar Mace

January 9, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

No Result
View All Result
  • About
  • Blog
  • Contact
  • FAQ
  • Home

© 2025 ArewaJazeera.com

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In